Gwamnatin kasar Sudan ta mika wasu mambobin kungiyar Muslim Brotherhood ga gwamnatin kasar Masar bayan da ta kame sua cikin kasarta.
Lambar Labari: 3484773 Ranar Watsawa : 2020/05/07
Bangaren kasa da kasa, Kotun soji a kasar Masar ta yanke hukuncin daurin rai da rai a kan wasu magoya bayan kungiyar Muslim Brotherhood su 58, bisa zarginsu da kai hari a kan wuraren tsaro a lokacin da aka hambarar da Muhammad Morsi.
Lambar Labari: 3481746 Ranar Watsawa : 2017/07/28
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin Donald Trump na nazarin saka kungiyar 'yan uwa musulmi (muslim Brotherhood) ta kasar Masar a cikin jerin kungiyoyin 'yan ta'adda na duniya.
Lambar Labari: 3481177 Ranar Watsawa : 2017/01/27